LABARAN DUNIYA
Bayan kwana 3 da sulhu- sabon rikici ya barke
Assalamualaikum barkan ku da sake kasancewa damu a wani sabon labari
Bayan da aka samu rikici da takaddama a jahar Kano tsakanin gwamnatin Kano da hisba
Sai gashi daya daga cikin manyan malaman addinin Musulunci a jahar Sokoto ya magantu
Wannan maganar da malam yayi ta bawa Kowa matukar mamaki nesa ba kusa ba
Muna fatan Allah ya dafa mana duniya da lahira baki daya